`Yan Najeriya da dama sun fusata sakamakon tsadar rayuwa, suna kokawa da yadda farashin man fetur da wutar lantarki ke karuwa.
Tuni dai farashin kayan masarufi, irin su shinkafa da masara ya yi tashin-gwauron zabo.
Ita ma kungiyar kwadagon kasar ta nuna rashin jin dadinta game da wannan lamari, har ta fara tunanin daukar mataki.
Ещё видео!