Rundunar yansandan jihar Kano a Najeriya tayi Allah wadai da masu yada jita jitar cewa akwai wasu mata a jihar dake shanyewa mutane jini.
Kwamishinan yansandan jihar CP Mohammed Usaini Gumel, ta bakin kakakin yansandan Kano SP Abdullahi Haruna kiyawa, yace babu gaskiya a wannan labari, hasalima anayin hakan ne domin dagawa jama'a hankali.
Shin ko menene fahimtarku akan wannan al'amari?
Ещё видео!